Labarai

Labarai

…Za mu fafata ne da masu handame dukiyar kasa don kansu – Osinbajo

Mataimakin Shugaban Kasa, Yemi Osinbajo ya ce wadansu manyan ’yan siyasar kasar nan sun hadu waje daya sun hade baki domin yi wa Shugaba Buhari taron

Kotu ta umarci EFCC da DSS da ’yan sanda su kamo Diezani 

Babbar Kotun Tarayya  da ke Abuja ta umarci Hukumar Yaki da yi wa Tattalin Arziki Tu’annati (EFCC) da Hukumar Tsaron Kasa ta Farin Kaya (DSS) da ’yan

‘Yan fansho sun kai Gwamnatin Nasarawa Kotun Ma’aikata

Tsofaffin Ma’aikatan Gwamnatin Jihar Nasarawa da suka yi ritaya su dubu 1,189 ne suka kai karar gwamnatin jihar kotun Ma’aikata da ke  Makurdi a Jihar

An kama matar da ke sojan gona a fadar shugaban kasa

Hukumar Tsaron Kasa ta Farin Kaya (DSS) ta gabatar da wata mata mai suna Amina Mohammmed wadda aka fi sani da Justina Oluoha ko Amina Billa ga ’yan ja

’Yan sintiri sun kwato matan aure biyu daga masu garkuwa a Kaduna

A ranar Litinin da ta gabata ce ’yan sintiri da ke kauyen Udawa a Karamar Hukumar Chikun a Jihar Kaduna suka yi nasarar kama wadansu Fulani uku da ake