Labarai

Labarai

Kotu ta ce a rataye wanda ya kashe abokinsa

Aranar Larabar makon jiya ce  Babar Kotun Jihar Kaduna ta Biyu da ke GRA Zariya, ta zartar da hukuncin kisa ta hanyar rataya ga Abdullahi Ibrahim bisa

’Yan sanda sun kwato shanu 115 a hannun barayi a Filato

Hukumar ’Yan Sandan Jihar Filato ta bayyana cewa ta samu nasarar kwato shanu 115 dag0a hannun barayin shanu a jihar. Hukumar ta bayyana haka ne ta bak

Bayan kwana 105: Matasan Kebbi sun gano adadin kwayar gero da ke buhu

  Kidaya ta fito da masautar Yawuri a duniya – Sarkin Yawuri   Za a kai buhun geron Gidan Tarihi na Kaduna Gwamnati A ranar Asabar da ta gabata ce mat

Hisba ta sa zare da masu sayar da giya a Jigawa

Hukumar Hisba ta Jihar Jigawa ta kafa kwamitin da zai yi yaki da badala da nufin kawar da ayyukan assha a fadin jihar, inda Kwamandan Hukumar Hisba ya

Dalilin takaita rigakafin cutar shawara kan ’yan kasa da shekara 45

An takaita rigakafin cutar shawara da aka fara mako biyu da suka gabata ga ’yan wata 9 zuwa shekara 44 ne sakamakon karancin sinadarin rigakafin da Na