Labarai

Labarai

An kama ‘yan bangar siyasa 10 da suka tada rikici a Jigawa

Hukumar ‘yan sandan jihar Jigawa sun ce, sun kama wadanda ake zargin ‘yan bangar siyasa ne 10 da suka tada rikici a wani taron siyasa, inda aka raunat

Ministan tsaro ya umarci Buratai da ya koma Arewa maso Gabas

Ministan tsaro, Mansur Dan-Ali, ya umarci Hafsan Hafsoshin Sojojin Najeriya, Laftana-Janar Tukur Buratai , da ya ci gaba da zama a yankin Arewa maso G

Ya lakadawa matarsa duka ta mutu a Ogun

Hukumar ‘yan sandan jihar Ogun ta kama wani mai suna Shina Kasali dan shekara 38  wanda ya lakadawa matsarsa duka ta mutu. Lamarin ya faru ne a yankin

DSS ta kama mai damfarar jama’a da sunan Aisha Buhari

Hukumar tsaron farin kaya ta DSS ta gabatar da wata mata mai suna Amina Mohammmed a kan zargin amfani da fadar shugaban Najeriya domin damfarar mutane

EFCC zata ci gaba da gurfanar da Diezani a gaban kotu

Hukumar da ke yaki da masu yi wa tattalin arzikin Najeriya ta’annati EFCC ta ce za ta gurfanar da tsohuwar ministar man fetur ta  Najeriya, Misi