Labarai

Labarai

Boko Haram: An sake tura ‘yan sanda dubu 2 a Arewa maso Gabas

Sufeta Janar na ‘yan sandan Najeriya (IGP) Ibrahim Idris ya bayar da umarnin tura karin ‘yan sanda dubu biyu yankin Arewa maso Gabas don dakile ayyuka

Wasu sun jahilce ni, ni ba na bogi ba ne- Buhari

A jiya Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya bayyana cewa shi ba na bogi ba ne, ya bayyana hakan ne a ganawar da ya yi da al’ummar Najeriya maza

Buhari ga sojoji: Dole ku murkushe Boko Haram

Dalilin da Boko Haram ke kai hare-hare ga cibiyoyin soji   Shugaban Kasa Muhammadu Buhari ya shaida wa sojojin kasar nan cewa dole ne su murkushe

Zaben 2019: Ku zabi mai gaskiya da rikon amana – Sheikh Jingir

Ku yi aiki da hankalinku ku zabi abin da zai fisshe ku – Sheikh Dahiru Bauchi Abin da ya kamata ku yi la’akari da shi – Dokta Gumi Kasancewar manyan ’

Alaka da barayi: Yadda wadansu hakimai suka yi asarar rawunansu a Zamfara

Gwamnatin Jihar Zamfara ta ba da sanarwar sauke hakimai biyu da dakatar da biyu daga kan kujerunsu saboda zarginsu da alaka da ’yan bindigar da suka a