Labarai

Labarai

Kungiyar Yakin Zaben Buhari za ta kafa kwamiti a dukan kananan hukumomin Najeriya

Ganin yadda aka dage takunkumin yakin neman zaben badi, Kungiyar Yakin Neman Zaben Shugaban Kasa Muhammadu Buhari, ta Buhari Campain Organisation (BCO

An tsinci kwarangwal din yaro a cikin buhu

A ranar Juma’ar da ta gabata ce aka tsinci kasusuwan gawar wani yaro mai suna Mustafa Zubairu a bayan kurkukun garin Kafanchan bayan wata uku da bacew

Kotu ta  yanke wa matashi hukuncin ratayewa

Babbar Kotun Jihar Kano da ke Titin Miller a Kano, ta zartar wa wani matashi mai suna Abubakar Idris Danhabu hukuncin kisa ta hanyar ratayewa sakamako

Sarkin Gwandu ya shawarci Gwamnatin Kebbi kan ilimi

Mai martaba Sarkin Gwandu, Alhaji Muhammadu Iliyasu Bashar ya bukaci Gwamnatin Jihar Kebbi ta kafa kwamitin gaggawa don magance matsalolin da ilimi ke

Rigimar bikin haihuwa ta yi ajalin mutum biyu a Abuja

Wadansu matasa da aka bayyana a matsayin ’yan kungiyar asiri da suke hamayya da juna, sun kara a tsakaninsu inda lamarin ya kai ga ajalin mutum biyu,