Labarai

Labarai

Makarantun ’yan gudun hijira na neman dauki a Borno

Tun daga lokacin da hukumomi a Jihar Borno suka bayyana bude sansanonin ’yan gudun hijira a wasu wurare da nufin samar da matsuguni ga mutanen da riki

An dakatar da Babban Akantan Jihar Kebbi

Gwamnatin Jihar Kebbi ta dakatar da manyan ma’aikatan kudi na jihar da suka hada da Mukaddashin Babban Akanta, Ibrahim Alkali wanda ke rikon kwarya a

Jigawa ce kan gaba wajen inganta rayuwar talakawa  – Osinbajo

Mataimakin Shugaban Kasa, Farfesa Yemi Osinbajo ya bayyana cewa Jihar Jigawa ita ce kan gaba a cikin jihohin kasar nan da ke koyi da tsarin tafiyar Gw

Shugaban Izala ya kammala biyan kudin masallaci

A ranar Juma’ar da ta gabata ce Shugaban Kungiyar Jama’atu Izalatil Bidi’ah Wa Ikamatis Sunnah ta Jihar Kano, Sheikh Dokta Abdullahi Saleh Pakistan ya

Ban amince da hana masu korafi zuwa kotu ba – Buhari

Shugaban Kasa, Muhammadu Buhari ya nuna rashin amincewa da matakin da jam’iyyarsa ta APC ta dauka na hana ’ya’yanta da aka kuntata musu zuwa kotu, tar