Labarai

Labarai

Gwamnati ta rage kudin jarabawar UTME, SSCE, JSCE

Gwamnatin Tarrayyar Najeriya ta amince a rage kudin fom din jarrabawar shiga manyan makarantun kasar nan, JAMB UTME da jarrabawar kammala makarantun s

Ana tuhumar tsohon Sufeta Janar da yin damfara

Hukumar da ke yaki da cin hanci da rashawa a Najeriya ICPC, a yau Laraba tana tuhumar tsohon sufeta Janar na ‘yan sandan Najeriya Sunday Ehindero da k

Gobara ta cinye daki da shaguna 7 a Kano

Hukumar kashe gobara ta jihar Kano a yau Laraba ta ce, an samu tashin gobara a hanyar Weatherhead da ke Sabon Gari a birnin jihar, inda ta cinye daki

Sojojin Najeriya sun dakile harin ‘yan Boko Haram

Rundunar sojojin Najeriya sun ce dakarunta sun dakile harin da mayakan Boko Haram suka yi yunkurin kai wa a karamar hukumar Kukawa a jihar Borno. Sana

Sanatan PDP daga Gombe ya koma APC

Rahotanni daga majalisar Dattawa sun tabbatar da cewa, dan majalisar dattawa daga jihar Gombe, Sanata Joshua Lidani ya canja sheka daga jam’iyyar adaw