Labarai

Labarai

Magidanci na neman shawarar ’yan sanda kan ƙara aure a Kano

Magidancin yana neman abin da doka ta tanada game da amfani da kuɗi domin yi wa mai ɗakinsa dannar ƙirji.

An tsinci gawar wata mata da aka yi wa kisan gilla a Yobe

Rundunar ta ce tana bincike domin gano masu hannu a lamarin.

An kama ’yan sandan bogi 5 a Kano

Rundunar ta ce tana bincike a yanzu kafin tura su kotu.

Sojoji sun tallafa wa mutanen Yobe da N23m bayan harin kuskure

Rundunar ta yi wa wadanda suka rasu addu’a, tare da fatan Allah Ya kiyaye faruwar irin hakan a nan gaba.

An tsinci gawar wata mata a kusa da Jami’ar Tarayya a Yobe

Rundunar ta jaddada ƙudirinta na ci gaba da kare rayukan al’umma a jihar.