Labarai

Labarai

Ziyarar Buhari Borno: An tsaurara tsaro a Maiduguri

An tsananta tsaro a birnin Maiduguri da kewayen ta a jihar Borno don ziyarar da Shugaban Najeriya ke yi a jihar. Da kuma halartar taron sojojin Najeri

‘Yan sanda sun kashe mai garkuwa da kama mutum 46 a Edo

Hukumar ‘yan sanda a jihar Edo sun kashe wani da ake zargin mai yin garkuwa da mutane ne don karbar kudin fansa tare da tsare masu laifin da ake zargi

NDLEA ta tsare ‘yan sanda 2 akan rakiyar makamai

Hukumar yaki da fataucin miyagun kwayoyi ta Najeriya (NDLEA), ta tsare wasu jami’an ‘yan sanda biyu akan tuhumarsu da laifin rakiyar bindigogi dubu 1,

Majalisa zata binciki kisan sojojin Najeriya

Majalisar wakilan Najegriya ta kafa kwamitin da zai binciki kisan da aka yi wa sojojin Najeriya sama da 118 a rundunar sojojin bataliya ta 157 da maya

EFCC sun rufe shagunan motoci da kwace motoci 29

Reshen ofishin Hukumar EFCC da ke yaki da masu yi wa tattalin arzikin Najeriya ta’annati da ke jihar Legas sun kwace motocin alfarma 29 a wani samame