Labarai

Labarai

Shugaba Buhari zai ziyarci Maiduguri a yau

Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari a yau Laraba zai ziyarci Maiduguri babban birnin jihar Borno. Shugaban zai ziyarci jihar ne da nufin karawa dakarun

Barayin shanu: An dakatar da wasu hakiman Zamfara daga aiki

Gwamnatin jihar Zamfara ta ce ta dakatar da wasu hakimai biyu daga mukamansu tare da tube rawanin wasu biyu bisa zarginsu da alaka da ‘yan fashi

An rantsar da sabon Gwamnan Osun Isiaka Gboyega Oyetola

A yau Talata an rantsar da sabon Gwamnan jihar Osun Alhaji Isiaka Gboyega Oyetola. An rantsar da Gwamnan ne a filin wasa na Osogbo da ke babban birnin

Ba mu karbi kyautar Naira miliyan 10 daga Ganduje ba- EFCC

Hukumar EFCC da ke yaki da masu yi wa tattalin arzikin Najeriya ta’annati ta musanta rahoton da ke cewa, ta karbi kyautar Naira miliyan 10 daga

Iyaye da dalibai sun bukaci Gwamnati ta biya bukatun ASUU

Wasu daga cikin iyaye da daliban jami’o’i sun bukaci Gwamnatin Tarayya da ta dau matakan magance yajin aikin da kungiyar malaman jami’o’in kasar (ASUU