Labarai

Labarai

2019: Buhari zai samu kuri’u miliyan 5 a Kano- Ganduje

Gwamnan Jihar Kano Abdullahi Ganduje ya bayyana aniyyarsa na samawa Shugaba Buhari kuri’un jihar miliyan 5 a zaben shugaban kasa na 2019. Gwamna Gandu

‘Yan sanda sun kama wanda ya yi yunkurin kisan kai

Hukumar ‘yan sanda sun tsare wani matashi mai suna Idris Abubakar  da ke zaune a Unguwar Maganda a Karamar Hukumar  Doguwa akan zarginsa da yunkurin k

Wani mahaifi ya yanka ‘yarsa don yin tsafi a Benuwai

Shugabar Karamar Hukumar Konshisha, Misis Justina Ubebe, a jihar Benuwai ta tabbatar kashe waya yarinya da mahaifinta ya yi da nufin yin tsafi  a kauy

Majalisa ta dage zamanta don girmama sojojin da suka mutu

A yau Alhamis majalisar dattawa ta dage zaman zauren majalisar don girmama sojojin Najeriya 44 da ‘yan bindiga suka kashe makon da ya gaba ta. Sanatoc

Mahauci ya kashe abokinsa saboda Naira 100 a Jigawa

‘Yan sanda a jihar Jigawa sun gurfanar da wani mahauci dan shekara 30 mai suna Aminu Umar akan laifin kashe abokinsa saboda gardamar biyan kudi na Nai