Labarai

Labarai

Sojojin sun kashe shanu 74 a Kaduna

Rahotanni daga rugar Fulani a kauyen Riyawa a Sabon Birni da ke Karamar Hukumar Igabi a jihar Kaduna na cewa, akalla shanu 74 ne sojoji suka kashe. Wa

An kama wadanda ake zarginsu da kisan dan sanda a Bayelsa

Hukumar ‘yan sandan jihar Bayelsa ta tsare mutum 4 da ake zarginsu da kashe jami’in dan sanda wanda ke aiki da sashin dakile ta’addanci a Unguwar Tomb

An rufe makaranta don dalibai sun sa hijabi

An rufe makarantar sakandare mai zaman kanta ta Jami’ar Ibadan a yau Litinin bayan rikicin da ya faru sanadiyyar tasa keyar dalibai zuwa gida sa

Gobara ta lakume muhimman takardu a Sakatariyar Jama’a

Mahukunta a Karamar Hukumar Jama’a da ke jihar Kaduna a yau Litinin sun ce, gobarar da ta auku a ofisoshi uku na Sakatariyar Karamar hukumar ta yi san

Mambobin APC 5 sun rasu a hadarin mota a Kwara

An tabbatar da rasuwar mambobi biyar na jam’iyyar APC a wani mummunan hadari da ya faru kusa da garin Oke zuwa Onigbin a wajen garin Omu-Aran zuwa Ilo