Labarai

Labarai

Kungiyoyin kwadago sun janye yajin aiki

Kungiyoyin kwadagon Najeriya NLC sun janye yajin aikin gama garin da suka shirya farawa a yau Talata. Wannan ya biyo bayan yarjejeniyar da kungiyoyin

Barazanar yajin aiki: Akwai wadatar man fetur- NNPC

Kamfanin man fetur na Najeriya, NNPC ya tabbatar wa ‘yan Najeriya cewa, akwai wadataccen man fetur a Najeriya da zai isa masu hulda da man a fadin kas

Hadarin mota ya kashe mutum 9 a Enugu

Akalla mutum tara ne suka rasu yayin da mutum 12 suka samu raunuka a hadarin mota a hanyar Enugu zuwa Fatakwal da ke karamar hukumar Awgu jihar Enugu.

Kamfanin jirgin Air Peace ya dawo aiki a Kaduna

Kamfanin jirgin saman Air Peace ya dawo bakin aiki a Kaduna bayan da kamfanin ya dakatar da harkokinsa a jihar bayan kafa dokar hana fita ta sa’o’i 24

Saudiyya zata yi binciken kisan Jamal Khashoggi

Kasar Saudiyya ta bayyana wa hukuma kare hakkin dan’adam na majalisar dinkin duniya cewa zata gudanar da bincike akan kisan dan jarida Jamal Khashoggi