Labarai

Labarai

An kashe ‘yan gudun hijira 13 a Borno

Wasu ‘yan bindiga da ake zargin mayakan kugiyar Boko Haram sun kai hari garin Kofa da ke karamar Hukumar Konduga ta jihar Borno a daren Alhamis tare d

Hadarin mota ya kashe mutum 1,602 a wata uku – FRSC

Hukumar kiyaye hadurra ta Najeriya FRSC ta ce, kimanin mutum dubu 1,602 ne suka rasu a hadurra 2,805 a rubu’in shekara ta 2017. Shugaban Hukumar FRSC

Atiku ba zai kai ko’ina a zaben 2019 ba – Tinubu

Uban jam’iyya mai mulkin Najeriya ta APC, tsohon Gwamnan Legas Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, ya ce dan takarar Shugaban kasa na jam’iyyar PDP Atiku Abuba

Bidiyon fallasa: Majalisar jihar Kano ta gayyaci Gwamna Ganduje

Kwamitin bincike na Majalisar dokokin jihar Kano kan bidiyon da mawallafin jaridar Daily Nigeria Jaafar Jaafar ya fitar da ke zargin Gwamnan jihar Kan

Bullar cutar amai da gudawa ta kashe mutum 5 a Gombe

Hukumomin jihar Gombe sun sanar da sabuwar bullar cutar amai da gudawa inda cutar ta yi sanadiyyar rasuwar mutum biyar yayin da wasu kimanin 16 suke j