Labarai

Labarai

Abokan ango su 7 sun rasu a hadarin mota jim kadan da shafa Fatiha

Wadansu abokan ango su bakwai sun rasu jim kadan da kama hanyar komawa gida bayan sun halarci daurin aurensa. Abokan angon wadanda suka fito daga gari

Fuskokin wadanda ake zargi da hannu a bacewar Janar Alkali

Rundunar ’Yan sandan Jihar Filato ta ayyana neman Dagacin Dura Yakubu Rap da wadansu mutum bakwai ruwa-a-jallo sakamakon ganowar da ta yi cewa suna da

Yadda jita-jita ta jawo asarar rayuka da dukiya a Kaduna

Jita-jita tana daya daga cikin manyan dalilin da suka jawo rikicin da ya faru a ranar Lahadi a cikin kwaryar garin Kaduna da wasu sassan wajen birnin

Gwamnati ta fallasa sunayen masu taurin bashi

A farkon wannan mako ne Hukumar Kula da Kadarori ta Kasa (AMCON), ta fara fallasa sunayen wadansu hamshakan ’yan Najeriya masu taurin bashin da suka k

Kotu ta tsare budurwar da ta zargi saurayinta da yi mata ciki

Wata Kotun Shari’ar Musulunci da ke Karamar Hukumar Taura a Jihar Jigawa ta tura wata budurwa gidan yari na tsawon mako uku bayan da ta yi karar saura