Labarai

Labarai

Kamfanin Media Trust ya yi taro da wakilansa

Babban Edita kuma Babban Jami’in Gudanarwar Kamfanin Media Trust Limited mai buga jaridun Daily Trust da Aminiya, Malam Mannir Dan-Ali ya bukaci ’yan

Sarkin Gombe ya gina asibiti na miliyoyin Naira a Gombe

Mai martaba Sarkin Gombe, Alhaji Abubakar Shehu Abubakar III ya gina wa al’ummar yankin Bolari ta Yamma da ke fadar Jihar Gombe asibitin zamani na mil

Kungiyoyin JNI da CAN sun yi tir da kashe-kashe a Kaduna

Kungiyar Jama’atu Nasril Islam (JNI) da takwararta ta Kiristoci ta Najeriya (CAN) reshen Kudancin Kaduna sun yi tir da tashe-tashen hankulan da suka f

Kotu ta tsare matasa masu garkuwa da mutane

Kotun Majistare ta 16 da ke Nomansland a Kano ta bayar da umarnin a tsare wadansu matasa 23 bisa zarginsu da yin garkuwa da mutane a garin Kiru da ke

Ban ce za mu kayyade haihuwa ba – Ministar Kudi

Bayan ’yan Najeriya sun tofa albarkacin bakinsu kan kalaman da wasu kafofin watsa labarai suka ruwaito cewa, Minsitar Kudi Hajiya Zainab Ahmed ta yi g