Labarai

Labarai

Majalisa ta amince da amfani da na’urar ‘Card Reader’ a zaben 2019

Majalisar dattawan Najeriya ta sake duba batun amincewa da gyaran fuska ga dokar zaben Najeriya, inda a yanzu majalisar ta amince da amfani da na’urar

Rikicin Kaduna: El-Rufai ya tabbatar da rasuwar mutum 22

Gwamnan jihar Kaduna Nasir El-Rufai ya ce, rikicin da ya faru a jihar ya yi sanadiyyar rasuwar akalla mutum 22 tare da raunata mutum 44 a sassan jihar

Shonekan bai rasu ba – Gwamnatin Ogun

Gwamnatin Ogun ta musanta  rahoton da ake yadawa na rasuwar tsohon shugaban gwamnatin rikon kwarya na Najeriya Cif Ernest Shonekan. Sakataren Gwamnati

Oshiomhole ya kalubalanci tahumar da ake yi masa

Shugaban Jam’iyyar APC na kasa Adams Oshiomhole ya kalubalanci tuhumar da ake yi masa kan zargin rashawa a babbar kotun tarayya Abuja. Bishop Osadolor

Majalisar Borno ta amince da nadin sabbin Kwamishinoni 21

Majalisar dokokin jihar Borno ta amince da nadin sababbin kwamishinoni 21 da aka mika sunan su don tantance su. Kakakin majalisar jihar Abdulkarim Law