Labarai

Labarai

Gwamnatin Kaduna ta sassauta dokar hana fita

Gwamna jihar Kaduna Nasir El-Rufai ya sanar da sassauta dokar hana fita ta sa’a 24 da aka sanya a jihar tun ranar Lahadi sakamakon kalubalen tsa

Bamu taimakawa Nnamdi Kanu tserewa ba- DSS

Hukumar tsaron farin kaya (DSS) ta musanta zargin da ake yi wa jami’an hukumar biyar akan tserewar jagoran ‘yan awaren Biyafara na kudu maso yam

Talauci ne babban kalubalen tattalin arzikin Najeriya – Buhari

Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya ce, Gwamnatin tarayya ta damu matuka don sake farfado tattalin arzikin mafi yawan ‘yan Najeriya. Shugaban ya bay

Jami’an tsaro sun kama barayin mai 35 a Ribas

Jami’an tsaron farin kaya na sibil defens NSCDC reshen jihar Ribas sun kama mutane 35 wanda ake zargin su da fasa bututun mai. Kwamandan NSCDC Mohamme

Fayose bai amince da tuhumar da ake yi masa ba

Tsohon Gwamnan jihar Ekiti Ayo Fayose a jiya bayan da babbar kotun jihar Legas take tuhumarsa da laifuka da barnatar dukiyar jihar da ya kai sama da n