Labarai

Labarai

’Yan bindiga sun kashe mutum 1, sun sace dabbobi a Katsina

Mazauna yankunan sun roƙi hukumomin tsaro da su kai musu ɗauki.

Kaso 92 cikin 100 na ’yan Najeriya ba su iya wanke hannu ba — UNICEF

Asusun Tallafa wa Kananan Yara na Majalisar Dinkin Duniya (UNICEF) ya bukaci Gwamnatin Tarayya da ta zuba jari a fannin kayan aikin wanke hannu da kum

Madugun ’yan adawar kasar Kenya, Raila Odinga, ya mutu

Madugun ’yan adawar kasar Kenya, Raila Odinga, ya mutu Jagoran ’yan adawa na kasar Kenya kuma tsohon Firaministan kasar, Raila Odinga, ya mutu yana da

Majalisa ta gayyaci CBN da bankunan kasuwanci kan yawan cire wa kwastomomi kuɗaɗe

Majalisar Wakilai ta ƙaddamar da bincike kan ƙaruwar koke-koken ’yan Najeriya kan yawan cire musu kuɗaɗe ba tare da bayani ba daga asusun ajiyarsu da

An kama mata da miji suna safarar makamai a Kaduna

An kama ma’auratan ne dauke da harsasai 1,207 a wani shingen binciken inda sojojin Rundunar Operation Fansan Yamma