Labarai

Labarai

An daure Dan Acaba bisa laifin yin luwadi da yara 6

Kotun Majistiri dake Minna babban birnin jihar Neja ta yanke wa Adamu Mohammed dan shekara 23 hukuncin daurin shekara hudu a gidan yari. Kotun dai ta

Mutane 11 sun makale a gini hawa uku da ya rushe a Anambra

Kimanin mutane 11 ne suka makale a wani ginin hawa uku da ya rushe a garin Nnewi jihar Anambra a safiyar yau Alhamis. Ginin dai yana yankin Okpuno ung

Shell ya tallafawa ‘yan gudun hijira sama da 50,000 a Arewa maso Gabas

Sama da ‘yan gudun hijira dubu 50 a sansanin garin Dikwa na jihar Borno suka samu tallafin kamfanin tace man fetur na Shell (SPDC) a wani shirin kamfa

Majalisa ta bukaci a soke cajin ATM da bankuna ke yi

Majalisar dattawan Najeriya ta bukaci babban bankin kasar CBN da ya soke cajin cire kudi ta amfani da injin cire kudi ‘ATM’ da bankuna ke

EFCC ta kama kwamandan Peace Corps na Gombe

Hukumar da ke yaki da masu yi wa tattalin arzikin kasa ta’annati ta Najeriya, EFCC ta kama Kwamandan kungiyar samar da zaman lafiya ta Najeriya