Labarai

Labarai

Dan majalisar Sakkwato ya fita daga APC bayan faduwarsa zabe

Dan majalisa dokokin jihar Sakkwato Alhaji Muhammad Bashir, wanda ya fadi zaben fidda gwani na neman tikitin neman takarar dan majalisar wakilai a kar

‘Yan bindiga sun kashe ‘yan sanda biyu a Kaduna

Wasu ‘yan bindiga da ba a tantance su ba, sun budewa wasu ‘yan sanda wuta a safiyar yau Laraba. ’yan sandan dai na gadin kamfanin giya ne na 

Dan hidimar kasa ya mutu a hadarin kwalekwale

Wani kwalekwale ya kife da wani mai yi wa kasa hidima NYSC  a Guji Dam jihar Bauchi, Joseph Adebayo. Dan hidimar kasar dai zai kammala yi wa kasa hidi

Kwastam ta kama kayan abinci na naira miliyan 30 a Kano

Hukumar hana fasa kwari ta Najeriya shiyyar Kano da Jigawa ta yi nasarar kama kayan abinci da ya kai na sama da naira miliyan 30 a jihar Kano kamar ya

An kashe matafiya biyar a Adamawa

Hukumar ‘yan sandan jihar Adamawa ta tabbatar da kisan wasu matafiya biyar a kauyen Pasham dake hanyar Jalingo a karamar hukumar Demsa ta jihar Adamaw