Labarai

Labarai

‘Yan sanda sun kama ‘yan fashi 7 a Benuwe

Hukumar ‘yan sandan jihar Benuwe ta kama mutane bakwai da ake zargin ‘yan fashi da makami ne a hanyar Aliade dake karamar hukumar Gwer ta Gabas a jiha

Har yanzu babu ‘yan takarar APC a Zamfara – INEC

Shugaban hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa INEC Farfessa Mahmood Yakubu, ya ce har yanzu hukumar tana kan matsayarta na cewa, babu ‘yan takarar APC

Boko Haram ta kashe ma’aikaciyar agaji Hauwa Leman

Wani bangare na ‘yan kungiyar Boko Haram ISWAP sun kashe ma’aikaciyar agaji Hauwa Leman ma’aikaciyar kungiyar agaji ta Red Cross ICRC. An

‘Yan gudun hijira na fama da sarar macizai

‘Yan gudun hijira dake sansaninsu a Gongola dake birnin tarayya Abuja sun bukaci hukumomi da su tallafa masu wajen samar masu ruwan sha da wuraren ba-

Fashewar bututun mai ya kashe mutum 62 a Abiya- NEMA

Hukumar bayar da agajin gaggawa ta Najeriya NEMA ta sanar da mutuwar mutum 62 sakamakon fashewar bututun mai a jihar Abiya, wanda ya faru makon da ya