Labarai

Labarai

Tsohon Shugaban ’Yan Sanda ya janye daga takarar Gwamnan Yobe

Usman Baba Alƙali wanda ke neman takarar Gwamnan Yobe a ƙarƙashin inuwar Jam’iyyar APC, ya sanar da haka ne bayan kokarin masu ruwa da tsaki na

An fargabar cutar Sanƙarau ta kama mutum 105 a Katsina

Ana bayar da kulawar gaggawa ta musamman ga duk wanda ya nuna alamomin cutar sanƙarau, da suka haɗa da ciwon kai mai tsanani, amai da kuma maƙalewa wu

Gwamnatin Kebbi za ta aurar da zawarawa 300

Gwamnatin Jihar Kebbi a karo na uku za ta aurar da zawarawa 300 a yinƙurinta na samar da abubuwan dogaro ga mata da kare ƙananan yara da walwalarsu.

Gwamnatin Yobe ta yi alƙawarin kawo ƙarshen hare-haren Boko Haram

Aminiya ta ruwaito cewa harin na ranar Juma’a ya yi sanadiyyar mutuwar aƙalla sojoji da ‘yan sanda 36.

EFCC ta kama shugaban Hukumar Makamashi kan badaƙalar Naira biliyan 500

An naɗa Mustapha Abdullahi Shugaban ECN bayan ya shafe fiye fa shekaru 10 yana aiki a Hukumar Kula da Harkokin Man Fetur NUPRC.