Labarai

Labarai

Kofin Duniya: Da sauran rina a kaba duk da Najeriya ta ci Jamhuriyar Benin 4-0

Kungiyar Super Eagles ta Najeriya ta casa kasar Jamhuriyar Benin da ci 4-0 a wasan neman cancantar shiga gasar cin Kofin Duniya ta 2026.

Na yafe wa Maryam Sanda —Mahaifin Bilyaminu

Ya ce hukuncin kisan da aka yanke mata ba zai dawo masa da dansa ba.

’Yan bindiga sun kai hari a Kankia

’Yan bindiga kimanin 100 a kan babura ne suka kai harin a yankin Kwadawa da ke Gundumar Gashi da ke Karamar Hukumar Kankia

Juyin mulki: Shugaba Rajeolina ya tsere daga ya rushe majalisa

A ranar Talata, Shugaban ƙasar Madagascar, Andry Rajoelina, ya rushe majalisar Dokoki ta Ƙasar, a daidai lokacin da ake fama da tarzomar soja da ta ti

’Yan Majalisar Tarayyar Kaduna 3 sun sauya sheka daga PDP

Gwamna Uba Sani ya halarci zaman Majalisa domin shaida sauya shekar da mambobin PDP daga jiharsa suka yi zuwa APC