Labarai

Labarai

Hukumar INEC ta dakatar da ‘yan takarar APC na Zamfara

Hukumar zabe mai zaman kanta INEC ta dakatar da ‘yan takarar jam’iyyar APC daga neman takarar mukamai a babban zabe na 2019. Hukumar INEC ta sanar da

Wata ‘yar Najeriya ta kashe kanta a Ghana

Wata ‘yar Najeriya dake zaune a kasar Ghana ta kashe kanta saboda rufe ma ta shaguna da hukumomin Ghana suka yi. Kungiyar ‘yan kasuwan Najeriya (NANT)

Filato ta samu sabon Kwamishinan ‘yan sandan jihar

An nada Austine Agbonlahor a matsayin sabon kwamishinan ‘yan sandan jihar Filato. Agbonlahor zai maye gurbin tsohon kwamishinan ‘yan sandan jihar, Adi

Dalilin da ba zan sake yin takara da Buhari ba – Nuhu Ribadu

Tsohon Shugaban Hukumar Yaki da yi wa Tattalin Arzikin kasa Tu’annati (EFCC), Malam Nuhu Ribadu ya bayyana cewa ba zai sake tsayawa takara da Sh

Babbar Kotun Pakistan ta ba da umarnin sakin tsohon Shugaban kasar

A shekaranjiya Larabar ce wata Babbar Kotu a kasar Pakistan ta soke hukuncin zaman gidan yari da aka yanke wa tsohon Firayi Ministan kasar, Nawaz Shar