Labarai

Labarai

Burina in zama farfesa – Wada Mai Hidimar kasa

Wani wada mai suna Shamsudden Abdullahi, wanda aka fi sani da Saiful Islam Diniya mai shekara 25 da ke zaune a Unguwar kwarbai, Zariya a Jihar Kaduna

2019: Yadda gwamnonin APC suka raba gari da manyan ’ya’yan jama’iyyar

A daidai lokacin da zaben badi ke dada karatowa wadansu daga cikin gwamnonin Jam’iyyar APC mai mulkin kasar nan sun raba gari da wadansu manyan ’ya’ya

Yadda abinci mai guba ya hallaka mata da ’ya’yanta 3

Wani abin alhini ya auku a garin Masaka da ke karamar Kukumar Karu a Jihar Nassarawa inda aka gano wata matar aure tare da ’ya’yanta 3 a mace a cikin

Har yanzu jita-jita muke ji kan bacewar Manjo Janar Alkali – ’Yan uwansa

Wadansu daga cikin ’yan uwan Manjo Janar Idris Alkali da aka ce ya bace a hanyar Abuja zuwa Jos sun ce su har zuwa yanzu jita-jita kawai suke ji a kan

An kama mata 51 saboda karuwanci a titunan Abuja

’Yan sanda a Abuja sun kama wadansu mata 51 da ke tallata kawunansu da sunan karuwanci a kan titunan birnin da dare. Kamen wanda aka fara tun a ranar