Labarai

Labarai

Shugabancin kasa: Sulhunta ’yan takarar PDP tana kasa tana dabo

Bisa ga dukkan alamu akwai jan aiki a gaban kwamitin da Kwamitin Amintattun Jam’iyyar PDP ta kasa ta kafa karkashin jagorancin Sanata Walid Jibr

‘Yadda muka sha da kyar daga gobarar iskar gas a Lafiya’

Wata mummunar gobarar iskar gas da ta auku a gidan mai na Monaco Oil and Gas da ke Lafiya a Jihar Nasarawa a ranar Litinin da ta gabata ta hallaka mut

Sama da mutum 4000 ke dauke da kanjamau a Jihar Nasarawa – Hukumar NASACA

Hukumar Yaki da Cutar kanjamau ta Jihar Nasarawa (NASACA) ta ce kawo yanzu, bincike na musamman da ta gudanar ya gano cewa mutum 4, 245 ne ke dauke da

Hakar rijiyoyin burtsatsai da duwatsu kan haddasa girgizar kasa – Farfesa Shu’aibu

A makon jiya ne aka samu motsin kasa a sassan Abuja, lamarin da ya firgita mutane. Aminiya ta zanta da wani masanin ilimin kimiyyar muhalli a sashin y

’Yan sanda sun kama masu garkuwa da mutane a Kano

’Yan sanda a Jihar Kano sun kama wadansu matasa uku bisa zarginsu da yin garkuwa da wani yaro mai kimanin shekara hudu, mai suna Al’amin M