Labarai

Labarai

An gurfanar da matasa 57 da ake zargi da luwadi a legas

Hukumar ’Yan sandan Jihar Legas ta gurfanar wadansu matasa 57 a gaban Kotun Majestare da ke Yaba bisa zarginsu da laifin aikata luwadi.  A

Sau takwas ana korarmu daga gidan haya saboda fitinar matata – Magidanci

Wani magidanci mai suna Nurudeen Adeoye da ke sana’ar acaba ya roki wata kotu a Ibadan ta raba aurensa da matarsa mai suna Iyabo saboda yawan fi

Ana tuhumar limaman coci da kashe mace domin tsafi

dimbin mutanen garin Abgado da ke Jihar Ogun ne suka yi dafifi don tarbar Kwamishinan ’Yan sandan Jihar, Ahmad Iliyasu lokacin da ya isa garin a

Gwamnan Oyo ya musanta zargin shirin karfa-karfa a zaben 2019

Gwamna Abiola Ajimobi na Jihar Oyo ya yi wani taron ganawa da magoya bayan Jam’iyyar APC a mazabarsa ta Oyo ta Kudu inda ake cewa zai tsaya taka

Yadda mace ta kwato wa ’yan fansho 300 hakkinsu

Wata da mijinta ya rasu ba tare da an biya shi kudin fansho ba bayan sallama daga aikin gwamnati da ya yi shekara 30, ta samu nasarar zaburar da gwamn