Labarai

Labarai

Wata ta kashe ’yarta ta binne a gona

Wata mata a garin Karmo-Abuja mai suna Joy tana fuskantar bincike a hannun ’yan sanda kan zargin kashe ’yarta mai wata 8 inda ta binne gaw

Ana zargin matashi da lalata karamin yaro

Kotun Majistare mai lamba 20 da ke Sakatariyar Audu Bako a birninKano ta bayar da umarnin tsare wani matashi a kurkuku sakamakon zarginsa da lalata wa

’Yan sanda a Kano sun ba da gawar Ardo Musa da ya rasu a hannunsu

Hukumar ’Yan sandan Jihar Kano ta bayar da gawar marigayi Ardo Musa mai kimanin shekara 100 da ya rasu a hannun ’yan sanda lokacin da suke

Matasa sun hallaka barawon babur a Gombe

A ranar Juma’ar da ta gabata ce wadansu matasa suka hallaka wani mutum da ake zargin barawon babur ne a daidai lokacin da ya sato wani babur kir

Hakimin Jimeta ya hana ’yan mata talla

Hakimin Jimeta a karamar Hukumar Yola ta Arewa, Alhaji Muhammadu Inuwa Baba Paris ya hana ’yan mata tallace-tallace a yankinsa. Ya ce hana mata