Labarai

Labarai

Gwamnatin Jihar Kaduna ta kafa dokar daurin shekara 7 ga ’Yan shara

A ranar Litinin da ta gabata ce Gwamnatin Jihar Kaduna ta kafa sabuwar dokar da ta haramta ayyukan ’Yan Shara da suke ta’adda ga jama&rsqu

Jami’ar Skyline da ke Kano ta samu lasisi

Shugaban Hukumar Kula da Jami’o’i ta kasa (NUC), Farfesa Abubakar Adamu Rasheed ya bai wa sabuwar jami’a mai zaman kanta ta Skyline

Rijistar katin zabe tamkar jihadi ne – Sarkin Hausawan Kalaba

An bukaci ilahirin ’yan Najeriya musamman ’yan asalin Arewa mazauna Jihar Kurosriba da su fito kwai da kwarkwata su yi rijistar katin zabe

Miyetti Allah za ta yaki al’adar badala ta Hirde

kungiyar Kare Al’adu da Muradun Fulani ta Miyetti Allah Kautal Hore ta koka a kan wasu ayyukan badala da ta ce wadansu jama’arta na aikata

Jami’an tsaro sun kama ’Yan Shila da ke sace-sace a Adamawa

Jami’an hukumomin DSS da ’yan sanda a Jihar Adamawa sun yi nasarar kama mutane sama da hamsin saboda aikata laifuka daban-daban. Mutanen,