Labarai

Labarai

Lamidon Adamawa ya jinjina wa Shugaba Buhari

Lamidon Adamawa, Dokta Muhammadu Barkindo Musdafa ya jinjina wa Shugaba Buhari game da yaki da cin hanci a Najeriya. Ya bayyana hakan ne a fadarsa, a

An kama masu garkuwa da mutane a Sakkwato

Hukumar tsaro ta Sibildifens a Jihar Sakkwato ta samu nasarar kama mutum 12 da ake zargi da aikata laifin yin garkuwa da mutane domin neman kudin fans

Mun yi wa gawar mace fyade mun ci naman jikinta – Wasu Matsafa

Wasu matsafa biyu da ake tuhuma da kashe wata mata ’yar shekara 19 a karamar Hukumar Adabi, Jihar Kogi sun bayyana cewa kafin su kashe ta sai da

An yaba wa Buhari kan bullo da shirin kiwon lafiya kyauta ga yara

An yaba wa Shugaba Muhammadu Buhari dangane da sakin makuden kudi ga sabon shirin kiwon lafiya kyauta wanda yara kanana za su ci moriyarsa. Shugabar g

Masu garkuwa da mutane sun kashe yaro suka jefa gawarsa a rijiya

Al’ummar Unguwar Gajeren Kurmi da ke Shanono-Rigasa, Kaduna sun wayi gari ranar Lahadi 11 ga watan  Yuni cikin tashin hankali a sakamakon t