Labarai

Labarai

Mun gamsu da ayyana 12 ga Yuni Ranar Dimokuradiyya – OPC da sauransu

Jagoran kungiyar Yarbawa Zalla ta (OPC), Aare Ona Kakanfo na kasar Yarbawa Cif Gani Adams ya jinjina wa Shugaba Muhammadu Buhari a kan mayar da ranar

Bai wa majalisu ’yancin kudadensu zai raba su da zama ’yan amshin Shata – Halle Jani

Alhaji Halle Jani tsohon dan Majalisar Dokokin tsohuwar Jihar Kaduna a Jamhuriya ta Biyu a karkashin Jam’iyyar NPN, kuma shi ne Shugaban Kwamiti

Samar wa majalisun jihohi kudinsu kai-tsaye ya dace – Inuwa Garba

Alhaji Inuwa Garba shi ne tsohon Shugaban Majalisar Dokoki ta Jihar Gombe kuma Shugaban kungiyar Shugabannin Majalisun Dokokin na Jihohin Najeriya maf

Allah Ya yi wa Hauwa Uwar Marayu rasuwa

A ranar Litinin da ta gabata ce Allah Ya yi wa Shugabar Gidan Marayu na Al-Ihsan Balsuma da ke garin Kaduna a Jihar Kaduna Malam Hauwa Hassan Salisu w

Asusun ITF ya horar da ’yan Najeriya dubu 150 sana’o’i cikin shekara 2 – Joseph Ari

Sa Joseph Ari shi ne Darakta Janar na Asusun Horar da Ma’aikata na kasa (ITF) da ke Jos fadar Jihar Filato, a tattaunawar da ya yi da wakilinmu,