Labarai

Labarai

Rushewar bene ya haddasa mutuwar leburori 3 a Zariya

A Juma’ar da ta gabata wani bene mai hawa biyu da ake ginawa a Unguwar kaya, Tudun Wada Zariya, Jihar Kaduna ya rushe a kan lebururi da suke aik

Ana zargin daliba da kashe jaririn da ta haifa a Sakkwato

Rundunar ’Yan sanda a Jihar Sakkwato ta samu nasarar kama wata daliba da ke karatu a Makarantar Koyon Ayyukan Kiwon Lafiya da ke karamar Hukumar

Sarkin Birnin Gwari ya nemi matasa su daina shan kwaya

Sarkin Birnin Gwari Malam Zubairu Jibril Mai Gwaýri ll ya yi kira ga matasa maza da mata da su kauce wa shan muggan kwayoyi. A cewarsa, shan kw

Gwamnati ta shirya yakar hamada a Jihar Kebbi

Gwamnatin Jihar Kebbi ta ayyana cewa za ta raba irin itatuwa ga jama’ar jihar domin shukawa a gidajensu da makarantu da asibitoci da ofisoshi da

Ghana da wasu kasashe za su rika sayen mai daga Matatar dangote ta Najeriya

A daidai lokacin da ake kokarin kammala Matatar Man Fetur ta dangote, kasashen Afirka masu sayo man fetur da wani kamfanin Dillancin Man Fetur mai sun