Labarai

Labarai

Mutane 2 sun rasu a rikicin manoma da makiyaya a Kebbi

Aƙalla mutane biyu ne suka mutu a rikicin da ya ɓarke tsakanin manoma da makiyaya a unguwar Dambo da ke Jihar Kebbi

An yi jana’izar sojojin da ’yan bindiga suka kashe a Kebbi 

Sojojin da aka kashe an yi masu sutura a babban barikin sojoji da ke garin Zuru

Sibil Difens ta cafke mutum 3 kan zargin safarar miyagun ƙwayoyi a Kano

Hukumar ta ce za ta ci gaba da aiki da sauran hukumomi don kawar da miyagun laifuka a jihar.

’Yan bindiga sun kashe Civilian JTF 8 a Zamfara

Harin dai na zuwa ne makonni biyu kacal bayan da wasu ’yan bindiga suka kai hari a wani masallaci tare da kashe wasu masallata biyar ciki har da wani

’Yan Najeriya miliyan 60 na fama da taɓin hankali — Likita

Da yake ambaton Ƙididdigar Hukumar Lafiya ta Duniya WHO, masanin likitancin ya ce ɗaya daga cikin mutane takwas na fama da matsalar taɓin hankali.