Labarai

Labarai

Ana binciken ’yan sanda 5 kan zargin kashe matashin da suka tsare

Rundunar ’Yan sandan Jihar Neja ta fara gudanar da bincike a kan wadansu ’yan sanda 5 da ta tsare bayan an zarge su da kashe wani matashi

Masu garkuwa da mutane sun kashe ’yan sanda uku sun sace Balaraben Siriya

Wadansu mutane da ake zargin masu garkuwa da mutane ne sun bindige ’yan sanda uku a kokarinsu na sace wani Balarabe dan asalin kasar Siriya wand

Gwamnatin Adamawa za ta kula da masu yi wa kasa hidima

Gwamnan Jihar Adamawa, Alhaji Muhammadu Jibrilla Bindow ya dauki alkawarin kara kula da masu yi wa kasa hidima da aka tura jihar. Gwamna Bindow ya fur

Ramadan: A rika tunawa da marasa karfi – Buhari

Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bukaci Musulmi da daukacin ’yan Najeriya su taimaka wa gwamnatinsa wajen magance matsalolin da suke addabar ka

Ba za mu amince a karkatar da kujerun gwamnatin Filato ba – Hukumar Alhazai

Babban Sakataren Hukumar Jin Dadin Alhazai ta Jihar Filato, Barista Auwal Abdullahi ya ce a bana hukumarsu ba za ta amince a karkatar da kujerun gwamn