Labarai

Labarai

Jihohi 35 za su fuskanci ambaliya a bana – NIHSA

Hukumar Kula da Tumbatsar Ruwa ta kasa (NIHSA) ta kananan hukumomi 380 da ke jihohi 35 na kasar nan za su fuskanci matsalar ambaliyar ruwa a bana. Huk

’Yan PDP ne suka murguda maganar Buhari kan matasan Najeriya – danladi Pasali

Alhaji danladi Garba Pasali shi ne Shugaban kungiyar Yakin Neman Zaben Shugaban kasa Muhammad Buhari ta (BCO), a tattaunawar da ya yi wakilinmu, kan c

Gurgu mai lalata da yara mata ya shiga hannu a Kebbi

Wani gurgu da ake zargin ya dade yana bata kananan yara mata ya shiga hannun jami’an tsaro a Birnin Kebbi. Gurgun mai suna Abdul’aziz Moha

An daure tsoho shekara 7 kan luwadi

Babbar Kotun Majistare ta daya da ke Dutse a karkashin jagorancin Mai shari’a Sadam Habibu ta daure wabi tsoho mai shekara 75, shekara bakwai a

”Yan gudun hijirar Bama sun fara komawa gida

Sakamakon bude hanyar Maiduguri zuwa Bama da amincewar da hukumomin tsaro suka yi cewa zaman lafiya ya dawo a garin Bama wanda ya shafe shekara hudu b