Labarai

Labarai

An daure matashi bisa yi wa Sarkin Kano sojan gona

Kotun Majistare ta 29 da ke Nomaslan a birnin Kano ta daure wani matashi shekara daya a kurkuku saboda samunsa da yi wa Mai martaba Sarkin Kano, Malam

Budurwa ta hallaka kanta saboda hana ta saurayin da take so

Wata budurwa mai shekara 20 mai suna Gambo Jibirin Gambara da ke karamar Hukumar Birnin Kudu a Jihar Jigawa, ta kwankwadi maganin kwari inda ta hallak

‘Yan Sara-Suka sun datse hannun tsohon soja a Kaduna

Aranar Asabar da ta gabata ce wadansu matasa ’yan Sara-Suka da ake kira da ’Yan Shara a Kaduna suka dirar wa Unguwar Kwaru da ke Badarawa

Takaddama ta kaure kan sunayen barayin gwamnati

A ranar Juma’ar da ta gabata ce Gwamnatin Tarayya ta bakin Ministan Watsa Labarai Alhaji Lai Mohammed ta bayyana sunayen mutum 23 daga cikin wad

Jerin sunayen ‘barayin’ gwamnati da kudin da suka sace

Tsohon Mashawacin Shugaban kasa Sambo Dasuki: Bisa binciken Hukumar EFCC da abin da ta gano kawai (wannan baya ga almundahanar Dala miliyan 2.1 na kay