Labarai

Labarai

Kungiyar Zakirai ta karrama Sarkin Bauchi

kungiyar Zakirai  (Hilakuz Zikri) ta kasa reshen Jihar Bauchi ta karrama Mai martaba Sarkin Bauchi Alhaji Rilwanu Suleimanu Adamu da lambar yabo

Ba matasa ragamar mulki ba shi ne mafita ba – Shugaban kungiyar CPP

An bayyana cewa bai wa matasa ragamar mulki ba shi ne mafita ga halin da kasar ta tsinci kan a a ciki ba, bilhasali ma hakan sai dai ya dada jefa kasa

Abin da ya sa ba za a yi nasarar yaki da cin-hanci a Najeriya ba – Ribadu

Tsohon Shugaban Hukumar Yaki da yi wa Tattalin Arziki Tu’annati (EFCC), Malam Nuhu Ribadu, ya ce yaki da cin hanci da rashawa abu ne mai wahalar

Mai Kamfanin Facebook na fuskantar matsin lamba

Shugaban Kamfanin Facebook, Mark Zuckerberg na ci gaba da fuskantar matsin lamba kan bukatar ya bayyana kansa domin a bincike shi bisa zargin da ake y

Zan dawo don shirin sake zama Gwamnan Jihar Adamawa – Nyako

Tsohon Gwamnan Jihar Adamawa, Admiral Murtala Nyako ya bayyana cewa kwanan nan zai koma jiharsa ta Adamawa domin fara shirye-shiryen gudanar da yakin