Labarai

Labarai

An kama 26 da ake zargin masu garkuwa da mutane

Ta kuma kama wani ɓangare na kuɗin fansa da ake zargin an biya masu garkuwa da mutane a wasu hari daban-daban a jihar.

Masarautar Nafada ta ƙaddamar da dokar rage tsadar aure

Wakilin Sarkin, Alhaji Umaru Muhammad Baraya (Madakin Nafada), ne ya gabatar da dokar yayin taron ƙaddamarwa da aka gudanar a Unguwar Madaki da ke Naf

’Yan sanda sun kama waɗanda ake zargi da kashe ma’aikaciyar Arise TV a Abuja

Wasu daga cikin waɗanda ake zargin sun amsa laifin kashe ‘yar jaridar.

Najeriya ta tafka asarar tiriliyan 14.5 sakamakon rikicin Boko Haram – UNICEF

Asusun Kula da Yara na Majalisar Dinkin Duniya (UNICEF) ya kiyasta cewa Najeriya ta yi asarar kimanin dala biliyan 10, kwatankwacin Naira tiriliyan 14

Ɓarawon da ya sato motar asibiti daga Nijar ya shiga hannu a Jigawa

Hukumar ta ce za ta miƙa shi hannun ‘yan sanda domin ci gaba da bincike.