Labarai

Labarai

Hisba a Jigawa ta tarwatsa bikin masu auren jinsi

Rundunar Hisba ta Jihar Jigawa ta tarwatsa gungun ’yan daudu a kauyan Kadume da ke karamar Hukumar Jahun a ranar Asabar da ta gabata, a daidai l

Cuta na neman halaka yaro saboda rashin kudi

Wani yaro dan shekaru bakwai da haihuwa, Ahmad Adam, da ke zaune a kusa da gidan Liman Sa’idu, Sabon Layi Funtuwa; wanda aka haifa da ciwo a kaf

’Yan bindiga sun sake kashe mutum 7 a Nasarawa

Gwamnan Jihar Nasarawa, Umaru Tanko Almakura ya yi Allah wadai da wani mummunan hari da wasu ’yan bindiga da ba a san ko su ba suka kai wasu kau

Ana farfaganda ne kawai da fadan Fulani da Makiyaya – kungiyar Zaman Lafiya

Wata kungiya mai zaman kanta (Rights Without biolence) a Zariya ta bayyana rashin gamsuwarta bisa yadda wasu rukuni suka maida rikicin manoma da makiy

Matsafa sun kashe yaro a Saminaka

Wasu da ake kyautata zaton matsafa ne sun sace wani yaro dan shekara 12 da haihuwa, mai suna Yunusa Umar (Alhaji), bayan sun kashe shi kuma suka cire