Labarai

Labarai

Yadda na shafe kwana 5 a hannun masu garkuwa da mutane – Manajan Kamfani

Manajan wani kamfanin harkar sayar da kayan aikin gona a garin Suleja Jihar Neja ya kubuta daga masu garkuwa da mutane bayan ya shafe kwana biyar a ha

Hadarin mota ya ci rayukan mutum 18 a hanyar Kachiya

Wani mummunan hadarin mota ya ci rayukan mutum 18 tare da jikkata wasu da dama bayan wasu motocin fasinja biyu kirar Sharon suka yi taho-mu -gama a ma

Gobarar kasuwar Bwari: A yi koyi da Ali Dogo – Sarkin Bwari

Mai martaba Sarkin Bwari da ke birnin Tarayya, Abuja, Alhaji Auwal Musa Ijakoro II ya nemi attajirai da daukacin al’umma su yi koyi da Alhaji Al

Ambasada Mamman Daura ya kwanta

Allah Ya yi wa tsohon Darakta kuma Shugaban Hukumar Tallafa wa kasashen Waje (TAC), Ambasada Mamman Daura rasuwa. Marigayin ya rasu ne a shekaranjiya

Ya kashe mahaifinsa da mutum 9 a masallaci

Da Asubahin shekaranjiya Laraba ce wani dan kunar bakin wake ya kutsa kai cikin wani masallaci a Jihar Borno inda ya ta da bam din da ya sanadiyar kas