Labarai

Labarai

Fadar Shugaban Ƙasa ta ƙaryata rahoton Bankin Duniya kan yawan talakawa a Najeriya

Fadar Shugaban Ƙasa ta yi fatali da sabon rahoton tattalin arziki da Bankin Duniya ya fitar, wanda ya kiyasta cewa mutane miliyan 139 na rayuwa cikin

’Yan sanda sun kama ɗan bindiga a kan iyakar Najeriya da Kamaru

Rundunar ta kama wanda ake zargin ne bayan wani samame da ta kai a jihar.

Gwamnatin Gombe ta kafa hukumar bunkasa fasahar zamani da tattalin arziƙi

Gwamnan ya ce wannan hukuma za ta bai wa matasa damar samun ayyukan yi.

’Yan bindiga sun sace shugaban malamai da wasu a Zamfara

Majiyoyi sun ce maharan sun ɗauki lokaci suna cin karensu ba babbaka kafin su yi awon gaba da fasinjojin.

Yadda Obasanjo ya ƙaddamar da cibiyar taron ƙasa da ƙasa a Bauchi

Tsohon shugaban ya bayyana mamakinsa kan yadda aka gina wannan gawurtacciyar cibiya a Bauchi.