Labarai

Labarai

’Yan bumburutu na cin karensu ba babbaka a Abuja

’Yan bumburutu na ci gaba da cin karensu ba babbaka, inda suke sayar da kowace lita a kan Naira 250 zuwa Naira 300 sakamakon karacin man da ake

Ba mu ce a kara kudin mai ba – danladi Pasali

Alhaji danladi Garba Pasali shi ne Sakataren kungiyar Dillalan Mai ta kasa, a tattaunawar da ya yi da wakilinmu, ya bayyana dalilan da suka kawo matsa

Yadda mai ciki ta botsare wa masu garkuwa da mutane

A kwanakin baya ne wasu iyalai mai mutum 11 wadanda suka fito daga wani bikin aure suka fada hannun masu garkuwa da mutane a hanyarsu ta dawowa Abuja,

Na gina gida da sana’ar kafinta – Binta Kafinta

Malama Binta Muhamamd wacce aka fi sani da Binta Maicarbi kafinta ce da ke gudanar da sana’ar kafinta a unguwar Kabuga cikin Jihar Kano. A tatta

An kama lauya da cin zarafin ƙaramar yarinya

Wata lauya mai suna Tolu Olaoye da ke zaune a unguwar Baruwa a Legas ta shiga komar ’yan sanda, inda ake tuhumar ta da cin zarafin yarinya &rsqu