Labarai

Labarai

Masana sun shata hanyoyin samar da zaman lafiya a Katsina

A wani yunkuri na samar da zaman lafiya da ingantattar zamantakewa cikin al’umma a Jihar Katsina, kungiyar KbC ta shirya wata gagarumar bita wad

Gobarar tankar fetur ta halaka mutum 2 da kona motoci 8 a Jos

Wata gobara da ta tashi a lokacin da ake sauke man fetur daga wata motar tanka, a wani gidan mai da ke kan hanyar Bauchi a garin Jos, Jihar Filato, a

An jaddada muhimmancin koyar da ilimi ta amfanin da harshen uwa

Shugaban Hukumar Bunkasa Ilmin Firamare ta kasa reshen Jihar Zamfara, Alhaji Murtala Adamu Jangebe ya nemi a kara himma wajen fito da dubarun koyarwa,

An nemi gwamnati ta sake gina kasuwar kayan gargajiya ta Abuja

An yi kira ga Gwamnatin Tarayya ta yi gaggawar sake gina shagunan da suka kone a kasuwar sayar da kayan gargajiya ta Abuja, sakamakon gobarar da ta au

A rika yi wa gwamnoni da sarakuna gwajin miyagun kwayoyi – Sarki Sanusi

Mai martaba Sarkin Kano Malam Muhammadu Sanusi II ya bukaci a samar da wata doka da za ta tilasta sarakuna da gwamnoni da sauran masu rike da mukaman