Labarai

Labarai

’Yar Najeriya ta yi fice a ayyukan zane-zane a Amurka

Wata ’yar Najeriya mai shekara 16 mai suna Rabi’at Ladan ta samu zamowa daya daga cikin dalibai 26 da Uwargidan Gwamnan Jihar Maryland da

An bayyana matsalolin da ke haifar da cikas ga shari’a

An bayyana rashin iya aiki da kwadayi ko tsoro a matsayin abubuwan da ke janyo cikas a harkokin shari’a. Alkalin Alkalan Abuja, Mai Shari’

Za mu iya kawar da bata-gari a Gombe – Sarkin Baka

Sarkin Bakan Bolari, Rabi’u Ibrahim (Baushe) ya bayyana cewa za su iya kawar da bata gari daga Jihar Gombe. Baushe, wanda mafarauci ne da ya sha

An daure shi a kan satar waya da kudin matar da ta yi hatsari

Kotun Shari’ar Musulunci da ke Unguwar Kurna, Jihar Kano ta daure wani matashi shekara guda a gidan kurkuku sakamakon samunsa da laifin satar wa

Ana zargin likita da kisan jaririya a Kano

Iyalai da ’yan uwan Malam Idris Zubairu mazaunin garin Yandadi da ke karamar Hukumar kunci, Jihar Kano sun nemi mahukunta da su bi musu hakkinsu