Labarai

Labarai

Yau ne hutun Maulidi – Gwamnatin Tarayya

Gwamnatin Tarayya ta ba da hutu a yau Juma’a, domin al’ummar Musulmi su samu zarafin gudanar da bukukuwan zagayowar ranar haihuwar Manzon

Izala ta kaddamar da masallacin Juma’a a Kasuwar Maliya

kungiyar Jama’atu Izalatil Bid’ah Wa Ikamatis Sunnah (JIBWIS) ta kaddamar da masallacin Juma’a da aka gina a kasuwar dabbobi ta Maliya da ke kan hanya

Kotu ta sakaya mai yunkurin lalata yarinya a kurkuku

A ranar Litinin da ta gabata ne aka gurfanar da wani matashi dan shekara 32 mai suna Abubakar Musa da ke zaune a unguwar Idi a gaban kotun yanki ta Do

Kotu ta yanke wa mai fyade shekara 12 a Kano

Babbar kotun jiha mai lamba 4 da ke Sakatariyar Audu Bako ta yanke wawani matashi mai suna bisa samunsa da laifin yi wa wata yarinya yarshekaru biyar

Yadda muka kwana uku da kofin ruwa daya a hannun masu garkuwa da mutane – Muhammad Ibrahim

Alhaji Muhammad Ibrahim wani ma’aikacin gwamnati ne da ya fada hannun masu garkuwa da mutane a kan hanyar Kagarko zuwa Jere da ke Jihar Kaduna, inda s