Labarai

Labarai

Wata cuta mai saurin kisan yara ta bulla Jihar Bauchi

Kimanin yara da dama ’yan kasa da shekara biyar ne suke rasuwa a garin Tiyin da ke cikin karamar Hukumar Warji a Jihar Bauchi, sakamakon bullar wani z

Gobara ta hana dalibai rubuta jarabawa a Keffi

Hukumar gudanarwar Kwalejin Tarayya dake Keffi,Hedikwatar karamar Hukumar Keffi a Jihar Nasarawa ta ce baza ta gudanar da jarabawar zangon karatu na u

Shugaban karamar Hukuma ya falla wa Kansila mace mari a Kebbi

Shugaban karamar Hukumar Fakai, Alhaji Musa Rabi’u Jarma ya falla wa Kansila mai wakiltar mazabar Birnin Tudu Rakiya Musa mari a ofishinsa, a lo

Son gyara tarbiyya ya sa aka kawo mini hari – Jidda Usman

Malam Abubakar Jidda Usman shugaban Sashen Labarai da Al’amuran Yau da kullum na gidan Radiyon Freedom dake Kaduna, ya bayyana wasu dalilai da yake ga

’Yan sanda na binciken yadda dalibin jami’a ya rataye kansa a Bauchi

dalibai da malaman Jami’ar Abubakar Tafawa balewa da ke Bauchi sun samu kansu cikin firgici, lokacin da suka wayi gari suka sami gawar dalibin j