Labarai

Labarai

Ana zargin likita da kisan jaririya a Kano

Iyalai da ’yan uwan Malam Idris Zubairu mazaunin garin Yandadi da ke karamar Hukumar kunci, Jihar Kano sun nemi mahukunta da su bi musu hakkinsu

Yau ne hutun Maulidi – Gwamnatin Tarayya

Gwamnatin Tarayya ta ba da hutu a yau Juma’a, domin al’ummar Musulmi su samu zarafin gudanar da bukukuwan zagayowar ranar haihuwar Manzon

Haduwata da masu garkuwa da mutane – Jibril Direba

Jibril Muhammad Direba ne da ya kubuta daga hannun masu satar mutane suna yin garkuwa da su a hanyar Zariya zuwa Kaduna a makon jiya. A zantawarsa da

Dokar hana kiwo za ta kawo matsala a Najeriya – Sale Bayere

Alhaji Sale Bayere shi ne Sakataren kungiyar Ci gaban Al’ummar Fulani ta Najeriya ta Gan Allah, a tattaunawarsa da wakilinmu ya ce kafa dokar ha

…Wata kuma ta daba wa mijinta fasasshiyar kwalba a Zamfara

Wata matar aure mai suna Hauwa’u ta daba wa mijinta fasasshiyar kwalba a kirji da baya a unguwar Filin Jirgi da ke Gusau a Jihar Zamfara. Kakaki