Labarai

Labarai

An shawarci gwamnoni game da ayyukan raya kasa

  Shugaban majalisar malamai na kungiyar Jama’atu Izalatil Bid’ah Wa’ikamatis Sunnah ta kasa, Sheikh Muhammad Sani Yahya Jingir

Maleriya ta halaka yarinya a hanyar zuwa asibiti

Wata yarinya mai shekara daya da wata bakwai mai suna balentina Godwin ta gamu da ajalinta, a daidai lokacin da ake hanyar kai ta asibiti, bayan da ta

Al’ummar Gwamai na fuskantar barazanar zaizayar kasa

An yi kira ga Gwamnatin Jihar Kano da Majalisar karamar Hukumar Dawakin Tofa da kuma ma’aikatar kula da muhalli da su gaggauta daukar matakai na

Kotu ta yanke hukunci ga wadanda suka yi wa budurwa fyade

Kotun Shari’a ta daya da ke Kafanchan ta daure wasu samari hudu da ta samu da laifin yi wa budurwa fyade da ke karamar Hukumar Zangon Kataf, Jih

Gobarar tanki ta halaka mutum 8 a Tafa

Wata gobarar fetur da ta biyo bayan hadarin tankar mai a garin Tafa da ke kan hanyar Abuja zuwa Kaduna ta halaka mutum 8 da kuma raunata karin mutum 1