Labarai

Labarai

Kotu ta yanke hukunci ga wadanda suka yi wa budurwa fyade

Kotun Shari’a ta daya da ke Kafanchan ta daure wasu samari hudu da ta samu da laifin yi wa budurwa fyade da ke karamar Hukumar Zangon Kataf, Jih

Gobarar tanki ta halaka mutum 8 a Tafa

Wata gobarar fetur da ta biyo bayan hadarin tankar mai a garin Tafa da ke kan hanyar Abuja zuwa Kaduna ta halaka mutum 8 da kuma raunata karin mutum 1

El-Rufa’i zai sauya fasalin masarautun Kaduna

Wani bincike da Aminiya ta gudanar ya gano cewa Gwamnan jihar Kaduna, Nasiru el-Rufa’i ya kafa kwamiti don ya sake fasalin masarautu 32 &nb

Rikicin shugabanci da zamba sun mamaye hukumar FRC

 Wani bincike da Aminiya ta gudanar ya gano cewa a yanzu haka Hukumar Killata Arzikin Kasa wacce a takaice ake kira (FRC) na cikin tsaka-mai-wuya

Har na fara tunanin kasar da zan je gudun hijira – Buhari

Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya ce ba domin damina ta yi kyau a shekara biyu a jere ba, day a yi gudun hijira daga Najeriya. Shugaba Buhari ya bayya